Ina kewar masallacin Harami>>Hadiza Gabon By Mr Amanagurus Saturday, 29 September 2018 Share Tweet Share Share Email Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon na daya daga cikin wadanda suka samu zuwa kasa me tsarki wajan aikin Ibada, ta bayyana cewa, tana kewar masallacin Harami a wani sako da ta fitar ta dandalinta na sada zumunta. Next An yiwa Nuhu Ribado tayin mukamin minista dan ya barwa dan uwan A'isha Buhari takarar gwamnan Adamawa Previous Kalli kayataccen hoton Bilkisu Shema tare da 'yar uwarta Related PostsZafafan Hotunan Jaruma Teema Makamashi Dasuka KayatKayatar Jarumar fina-finan Hausa, Teema Makamashi na murnar zagayowar ranar haihuwarta, muna tayata murna da fatan Allah ya k… Read MoreTauraruwar fina-finan Hausa, Fati Washa kenan a wannan kayataccen hoton nata da ta haskaka. Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Washa kenan a wannan kayataccen hoton nata da ta haskaka, muna mata fatan Alheri. … Read MoreAli Nuhu da Adam A. Zango sun shirya Taurarin fina-finan Hausa, Ali Nuhu da Adam A. Zango sun jima suna samun sabani a tsakaninsu, a kwanakin baya da abi… Read MoreAdam A. Zango ya saki matarshi, Sallau ya saki Furera Adam A. Zango ya saki matarshi, Sallau ya saki Furera Jaridar mujallar Fim ta wannan watan ta fito da sabbin labara… Read More No comments
No comments