Home / kannywood
Showing posts with label kannywood. Show all posts
Showing posts with label kannywood. Show all posts
Tauraron mawakin Hausa, Aminu Alan Waka ya aikewa da abokin aikinshi, Adam A. Zango da sako na musamman bayan kammala zaben shugaban kasa da aka yi a makon jiya, ga sakon kamar haka:
Ina tuna Abubuwa da yawa da suka hadamu da kai Adamu kama daga kalmar shahada da yaren Hausa da zama a yanki daya ga Uwa Uba Sana'a Iri daya. Ina tuna haduwarmu a tarukan zumunci na waka ko Dandalin karbar kambum karramawa da makamantansu, ina tuna yarda mutane ke harsashenmu tamkar uwa daya uba daya dun abinda ya Sameka ai ta bugo waya ana so a ji dahir daga gareni don zaton ni da kai abu daya ne, Saboda Sana'ar Waka. Me zai sa muga baiken juna a yayin da ra'ayinmu ya banbanta a kasuwar Bukata?
Ina taya ka jaje na tallar abinda ka dauko baka kai ga nasara ba, Kuma ina yi maka bushara da hakuri da wautar masu wauta, Ina karfafa tunaninka da yabawa musamman yarda ka bayyana fatan Alkhairi ga wanda Allah ya baiwa Nasara. Akarshe Ina fatan zamu hadu karkashin kishin kasarmu Nigeri kasa Daya Al'umma Daya. Mu kuma dawo fagen Fama na Sana'armu don gani wanne tudu wanne gangare zamu kai ga ci, Don cigaba da Samarwa kanmu Mafita a harkar taro sisi. Allah ya baiwa kasarmu zaman lafiya da bunkasar arziki, ya baiwa shugabanmu jagoranmu lafiya da nisan kwanan da zai waiwayemu da ayyukan cigaba a arewa.
Ina tuna Abubuwa da yawa da suka hadamu da kai Adamu kama daga kalmar shahada da yaren Hausa da zama a yanki daya ga Uwa Uba Sana'a Iri daya. Ina tuna haduwarmu a tarukan zumunci na waka ko Dandalin karbar kambum karramawa da makamantansu, ina tuna yarda mutane ke harsashenmu tamkar uwa daya uba daya dun abinda ya Sameka ai ta bugo waya ana so a ji dahir daga gareni don zaton ni da kai abu daya ne, Saboda Sana'ar Waka. Me zai sa muga baiken juna a yayin da ra'ayinmu ya banbanta a kasuwar Bukata?
Ina taya ka jaje na tallar abinda ka dauko baka kai ga nasara ba, Kuma ina yi maka bushara da hakuri da wautar masu wauta, Ina karfafa tunaninka da yabawa musamman yarda ka bayyana fatan Alkhairi ga wanda Allah ya baiwa Nasara. Akarshe Ina fatan zamu hadu karkashin kishin kasarmu Nigeri kasa Daya Al'umma Daya. Mu kuma dawo fagen Fama na Sana'armu don gani wanne tudu wanne gangare zamu kai ga ci, Don cigaba da Samarwa kanmu Mafita a harkar taro sisi. Allah ya baiwa kasarmu zaman lafiya da bunkasar arziki, ya baiwa shugabanmu jagoranmu lafiya da nisan kwanan da zai waiwayemu da ayyukan cigaba a arewa.
Jarumar fina-finan Hausa, Maryam Yahaya kenan a wadannan hotunan nata da ta sha kyau sosai, tubarkallah,muna mata fatan Alheri.
Bayan da wani shafin watsa labaran fina-finan Hausa ya wallafa cewa, manyan taurari biyu, watau Nafisa Abdullahi da Rahama Sadau sun yi fada akan Saurayi, Nafisar ta mayar da martani akan wannan labari.
Nafisar tace, Da kuna bin yadda ya kamata wajan nemo labarai, na tabbata da kun wuce matsayin da kuke yanzu.
A wani martanin na daban kuma bayan da wata ta tambayi Nafisar wai kunyi fada akan Saurayi?
Sai Nafisar ta bata amsar cewa, Toh ban sani badai, gani na yi kawai, Ni so nake ma in tambaya, Chachan bakine, ko kuma gisha-gishane?
A makon da ya gabata dai mun ga wani rubutun Nafisar da take caccakar wata da ta bayyana a matsayin me kokarin bin samarin wasu duk da tana nuna cewa ita tana da Aji. Saidai Nafisar bata bayyana ko da wa take ba.
Nafisar tace, Da kuna bin yadda ya kamata wajan nemo labarai, na tabbata da kun wuce matsayin da kuke yanzu.
A wani martanin na daban kuma bayan da wata ta tambayi Nafisar wai kunyi fada akan Saurayi?
Sai Nafisar ta bata amsar cewa, Toh ban sani badai, gani na yi kawai, Ni so nake ma in tambaya, Chachan bakine, ko kuma gisha-gishane?
A makon da ya gabata dai mun ga wani rubutun Nafisar da take caccakar wata da ta bayyana a matsayin me kokarin bin samarin wasu duk da tana nuna cewa ita tana da Aji. Saidai Nafisar bata bayyana ko da wa take ba.
Tauraruwar fina-finan Hausa dana Turanci wato jaruma Rahama Sadau ta kammala karatun jami'ar da take yi a Cyprus, wanda ta samu shaidar kammala karatu daga jami'ar Eastern Mediterranean, Rahama ta bayyana hakane a shafukanta na sada zumunta inda tace kamin a kammala kamar ba za'a gama ba.
Muna tayata murna da fatan Allah ya sawa karatu Albarka. #BBCHAUSA
Muna tayata murna da fatan Allah ya sawa karatu Albarka. #BBCHAUSA
Subscribe to:
Posts (Atom)


















