Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya saka wannan hoton nashi inda ya nuna zobenshi dake dauke da sunan Allah da manzon tsira, Annabi Muhammad (S.A.W).
Ya rubuta cewa, Albarkacinsu nake ci shi yasa ake cemin Ranka shi dade.
Kalli kwalliyar A'isha Tsamiya
Tauraruwar fina-finan Hausa, A'isha Tsamiya kenan a wannan hoton nata da ta sha kwalliyar Juma'a ta yiwa masoyanta ga…Read More
No comments