Kalli mutanen garin Dapchi na dagawa 'yan Boko Haram Hannu bayan sun dawo da 'yan matan da suka sace By Mr Amanagurus Wednesday, 21 March 2018 Share Tweet Share Share Email Yanda mutanen garin Dapchi suka rika dagawa mayakan Boko Haram Hannu cikin shewa kenan a lokacin da suka dawo da yan matan makarantar Dapchi da suka sace a safiyar yau Laraba. Next Rayuwa kenan: kukalli wani tsohon hoton adam a zango Previous KUKALLI KYAWAWAN HUTUNAN RAHAMA SADAU TAREDA KANWANTA ZAINAB SADAU DASUKA KAYATAR Related PostsYawan Kallon Hasken Na’ura Na Iya Yi Wa Yara Illa Da yake da akwai Talabijin ta nany sai kuma wayar tafi da gidan ka ta wadda akan rika yin wasa da ita, sai kuma Table… Read MoreMatan da ke dogon baccin safe sun fi kamuwa da sankarar mama Masana Kimiya a Burtaniya sun gano cewa matan da ke tashi daga baccin safe da wuri ba kasaifa suke kamuwa da ciwon ka… Read MoreMaza basu cin amanar mata>>Inji wannan baiwar Allahn, karanta dalilinta Cin amana dai a soyayyar saurayi da budurwa ko kuma mata da miji wani abune da akan yi fama dashi a tsakanin masoya w… Read MoreMagidanci ya bindige matarshi da dan uwanshi daya kama suna lalata har lahira Cin amana abune me matukar bata rai da karya zuciyar wanda akawa, musamman idan cin amanar aurece ko kuma tsakanin m… Read More No comments
No comments