Rahama Sadau na murnar cika shekaru 25 By Mr Amanagurus Thursday, 6 December 2018 Share Tweet Share Share Email Tauraruwar fina-finan Hausa da turanci, Rahama Sadau ta cika shekaru 25 da haihuwa, jarumar ta fara sakin wadannan kayatattun hotunan nata dan yin murnar wannan rana, muna tayata murna da fatan Allah ya karo shekaru masu Albarka. Next Zagin da ake yi min ba zai hanani ci gaba da fadin gaskiya ba>>Sheikh Gumi Previous Kaine la'ananne Ba Mu Ba - Inji Nura Hussain ya mayarwa da Dr. Ahmad Gumi martani Related PostsWata jaruma Ta Bayyana Yadda Ake Kwanciya Da Mata Kafin Asaka su A Fim Mutane da dama dai dama ba tun yau ba suna kokawa da yadda masana’antar fim din Hausa ta Kannywood ke gurbata tarbiyya … Read MoreMalamin Makaranta Ya Tube Dalibai ‘Yan Mata Tumbir Saboda Zuwa Makaranta Latti Wato abin al’ajabi da ban haushi baya karewa a duniyar nan ta Maliki Yaumid-dini. Kuma in har da ranka, to, fa babu abi… Read MoreShin Kunsan Mene Asalin Jaruma Fati Washa? (Karanta) Fatima Abdullahi Washa kamar yadda asalin sunan ta yake ba bakuwa bace a harkar fim din Hausa don kuwa ta fito a fina… Read MoreKu Kalli Wata Budurwa Wacce Tace Zata Iya Kashe Kanta Saboda Rahama Sadau Shan koko kwanciyar rai, inji bahaushe, kuma dama ai so hana ganin laifi. Irin haka ne ta faru da wata budurwa mai su… Read More No comments
No comments