Wata sabuwa: Fastar tsayawa takarar shugaban kasa ta Kanu Nwanko ta fara yawo By Mr Amanagurus Thursday, 3 May 2018 Share Tweet Share Share Email Fastar tsohon tauraron dan kwallon Najeriya, Kanu Nwanko kenan ta neman takarar shugabancin kasarnan, tuni Kanun ya fara ziyartar manyan mutane da masu rike da sarautun gargajiya dan ganin ya cimma burinshi. Next Jaruma Nafeesat Abdullahi Yar Kwalisa Previous TIRKASHI: KUKALLI HOTUNAN WANI ANGO DA AMARYARSHI DA SUKA SHA ADO DA KUDI Related PostsMACE TA FARKO DA TA ZAMA SANATA A SIYASAR AREWACIN NAJERIYA. Hajiya Aisha Dahiru (Binani) ta lashe kujerar Sanata ta tsakiya a jihar Adamawa. Wanda ta zama Mace ta farko Sanata a… Read MoreDA DUMI DUMI: Saura Kwana hudu Kwankwaso ya fice daga PDP>>Kwankwaso Ranar 4/03/2019 Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai fice daga Jam'iyyar PDP. Kamar yadda Kwamishinan Raya Karkara Musa I… Read MoreSiyasa: Anya Kuwa Shugabannin Jam’iyyar APC Sunaso Ta Sake Cin Zabe?? Tun bayan kammala zabubbukan shekara ta 2015 wanda yabawa jam’iyyar APC nasara sai rikice-rikicen cikin gida suka dab… Read MoreBABA BUHARI YA GINA MASALLACI DA ALBASHINSA>>HTDL Sabon Masallacin Juma'a da Muhammadu Buhari ya gina daga kudaden albashinsa da yake dauka duk wata, a unguwar Dimil… Read More No comments
No comments