Domin sauko da Application din cikin wayanku saiku danna koren rubutu dake kasan nan


SHIGA NAN

Download latest Topup Africa apk here

 kada kusake abaku labari Wannan damace damuzo muku da ita kuchi gaba da kasancewa damu akoda yaushe maza kuyi download an an

Kada Ku manta

Daukoshi anan

Tirkashi yadda zaka samu kyautar sama da 750 da DATA acikin layin wayanka duk ranan duniya ta hanyar anfani da wayar android

Fitacciyar jarumar finafinan Hausa Rahama Sadau ta fito ta bayyanawa Duniya cewa tana son mawaki Umar M. Sharif/ yana birgeta, Saidai abinda be fito filiba shine sone take mai na soyayya irin ta saurayi da budurwa ko kuwa soyayya a matsayinshi na abokin aikinta kuma mawaki daya iya aikinsi? dalilin dayasa baza'a iya bata fassara kaitsayeba shine saboda kalmar turancin da tayi amfani da ita ba wadda take nuna soyayyar saurayi da budurwa bace kai tsaye, zata iya nufin cewa kawai yana birgetane kuma tana son kasancewa tare dashi ko kuma tana son yin aiki tare dashi.
Umar M. Sharif dai shine ya rera wakar fim din Rahama Sadau na Raraiya wanda yanzu shine fim din da Rahamar ta taba shiryawa da kanta kuma ya samu karbuwa a cikin jama'a, yanzu haka fim din ya samu kyautar ftaccen fim na shekarar nan da muke ciki ta 2017.
Umar M. Sharif dai ya mayar mata da amsar cewa ya gode.
Rahama Sadau dai ta taba nuna alamar soyayya ga dan wasan kwallon kafa da ya fi kowane dan wasa tsada a Duniya watau Neymar, ta kuma taba rokon fitaccen dan wasan kasar Indiya Hrithik Roshan da yazo ya Aureta.

"Umar M. Sharif yana birgeni(ina sonshi)">>Inji Rahama Sadau

I hope you have heard about the recent update made by WhatsApp which is calledWhatsApp Live Location?.
You can't hide anymore, WhatsApp knows your location and there is a new feature called WhatsApp Live Location which allows you share your location with your friends and groups while chatting with them.
It's good to know that location Sharing is not a new feature in mobile apps because apps like Google Maps, Facebook Messenger, and Snapchat all uses it. It is a great way to let people know where you are, for instance, if you have travelled to a country or city that you are not familiar with. So how do you use this new feature? Well, before that, take this important message.
HOW TO GET WHATSAPP LIVE LOCATION FEATURES
Note that this feature has just being announced and could take few days before reaching everywhere. All you need to do now is to keep tabs on the latest Whatsapp update via playstore for Android users and iTunes for iOS users. Once there is a new update, just click on "update" to get it.
Once the WhatsApp live location (location sharing) is available on the app, follow below steps to use it;
1. Open a chat with the person you want to share with
2. Under “Location” in the attach button, there’s a new option to “Share Live Location.”
3. Choose for how long you want to share and tap send.
Wow! By doing this, you have just sent your real-time location on a map to the recipient. Think of it working the same way your Uber driver is able to locate you (and vice-versa).
WhatsApp Location Sharing works for groups as well, so you can share your location with a group you are chatting with and every one in that group will see your location same way. If multiple people in the group share their locations, all those locations will be visible on the same map. Nice.
The most important is WhatsApp Live Location has end-to-end encrypted feature which lets you control who you share with and for how long. You can choose to stop sharing at any time or let the Live Location timer simply expire. Live Location is available for Android smartphones and iPhones.
Meanwhile, if you don't want your location to be tracked by WhatsApp, you just have to simply turn off location services from your phone settings.
What do you have to say about this improvement made by WhatsApp?

Tutorial On How To Use New WhatsApp Live Location Features

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Bill Gates, ya ce Najeriya tana daya daga cikin kasashen da yake sanya ido kansu sosai.
Bill Gates wanda ya bayyana haka a wata hira da BBC, ya ce kasar tana da muhimmanci ne a wurinsa saboda ita ce ta fi kowace kasa yawan al'umma a nahiyar Afirka.
"Wannan ne ya sa gidauniyata ta Bill & Melinda Gates Foundation take ci gaba da aikace-aikacenta a can," kamar yadda ya ce.
Har ila yau, ya ce akwai babban kalubale a fannin kiwon lafiya a yankin arewacin kasar.
"Akwai matsalar cutar maleriya da kuma batun 'yan gudun hijira. Muna aiki da wadansu daga cikin gwamnatocin jihohi kamar na Kano da Borno a kokarinmu na ganin mun magance kalubalen kiwon lafiya a yankin," in ji shi.
Ya ce ayyukan gidauniyarsa suna taimakawa wajen rage mutuwar mata masu juna biyu da kuma kananan yara a fadin kasar.
Sai dai ya ce suna aiki ne tare da gwamnatin kasar da kungiyoyi masu zaman kansa da kuma attajirin nan da ya fi kowa arziki a nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote - wanda dan kasar ne.
Kamar sauran kasashen Afirka, Najeriya na daya daga cikin kasashen da aka fi yawan samun mace-macen mata wajen haihuwa da kuma na kananan yara.
bbchausa.

To kunji fa Nigeria na da muhimmanci a wurina – Bill Gates

Me shirya finafinan Hausa Kawu Kamfa ya zama Ango, an daura aurenshi a yau da sahibarshi, muna mishi fatan alheri da kuma Allah ya basu zaman lafiya.
Kawu Kamfa yayi wani batu akan auren nashi wanda yaja hankulan mutane, cewa yayi" Alhamdulillahi na godewa Allah na rike matata kam kamar yanda baba Buhari ya rike Najeriya.

An daura auren Kawu Kamfa: " Na rike matata kam kamar yanda baba Buhari ya rike Najeriya">>injishi

A yau Lahadi daya ga watan oktoba Najeriya ke cika shekaru hamsin da bakwai da samun 'yancin kai daga turawan mulkin mallakar kasar Ingila, wannan wata baiwar Allahce data saka kaya masu kalar tutar Najeriya wato kore da fari dan murnar wannan rana.
Babban kamfanin yanar gizo na matambayi baya bata wato Google ya taya Najeriya murna.
Haka kungiyar kwallon kafa ta Manchester United itama ta taya Najeriya murnar ranar 'yanci.

Tirkashi Ranar 'Yancin Najeriya: Google da Manchester United sun taya Najeriya murna

Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Kannywood Hadiza Gabon ta soma fitowa a fina-finan Nollywood da ake yi a kudancin Najeriya.
Jarumar ta shaida wa kafar bbc hausa cewa ta fara gwada sa’arta a fina-finan Nollywood ne domin ta nuna basirar da take da ita ta yin fina-finai a ɓangarori daban-daban.
A cewarta, “Ba wannan ne karon farko da na soma yin fim da turanci ba. Lokacin da na je Amurka, na fito a gajerun fina-finan turanci, amma wannan ne karon farko da na fito a fina-finan Nollywood.
Fitaccen Jarumi kuma Furodusa a Fina-finan Nollywood Mike Ezuruonye da Jaruma Hadiza Gabon Ayayin Aikin fim ɗin Lagos Real Fake Life.
“Fitaccen jarumin Nollywood Mike Ezuruonye ne ya gayyace ni na fito a wani fim dinsa mai suna ‘Lagos real fake life’.
“Shi ne furodusan fim din kuma na fito ne a matsayin ‘yar arewa. Zan rika yin shiga irin ta bahaushiya don haka kayan da nake sa wa a fina-finan Kannywood irinsu nake sa wa a wannan fim”.
Hadiza Gabon ta ƙara da cewa “Tun da ya gaya min cewa zai so na fito a fim ɗinsa, na shaida masa cewa ba kowacce rawa zan taka ba. Ba zan fito a matsayin da zai saɓa da addini da al’adata ba”.
Jarumar ta ce babu wani “bambanci tsakanin yadda ake yin fina-finan Kannywood da na Nollywood idan ban da bamabancin harshe. Don haka na ji daɗin soma fitowa a fina-finan Nollywood”.

Babu Bambamci Tsakanin Fina Finan Kannywood Da Nollywood – Inji Hadiza Gabon

Kamar Yadda Kowa Yasani A Wannan Zamani Damuke Ciki Babu Mawakan Hausa Da Tauraruwarsu Take Haskawa Kamara Wadannan Mawaka Guda Biyu Wato Umar M Sharif Da Nura M Inuwa.
Wannan Daliline Yasa Mukeso Muyi Muhawara Domin Banbance Aya Da Tsakuwa A Tsakanin su Ta Hanyar Jin Ra’ayoyin Masoyansu.
Muhawarar Anan Itace Acikin Wadannan Faishan Mawaka Guda Biyu Wanene Salonsa, Kida, Lafazi, Murya Yafi Burgeka Acikinsu???
Ajiye Ra’ayinku Domin Jin Wanye Zaici Wannan Muhawara

Salo, Kida, Lafazi, Murya: Wani Abu Ne Yafi Bambamta Wakar Nura M Inuwa Data Umar M Sharif?

Sabuwar tauraruwar masana’antar Kannywood tace zata koma makaranta kuma idan Allah yayi ta samu miji zata yi aure.
Sabuwar tauraruwar fina-finan hausan na Kannywood Maryam Yahaya ta bayanar cewa yin fim ba zai hanata yin karatu domin yin karatu yana cikin abubuwan dake gaban ta a rayuwa.
A wata hira ta musamman da tayi da BBC hausa, Maryam wanda ta kammala karatu ba da dadewa tace tana kokarin cigaba da yin karatu.
Jarumar shirin “Mansoor” tace idan Allah ya nufe ta da samun miji yanzu zata yi aure kuma zata cigaba da yin karatun ta.
Sabuwar tauraruwa wanda ta fara haskawa cikin “Mansoor” bayyana cewa idan tayi aure bazata cigaba da yin fim.
Maryam Yahaya ta shigo masana’antar kannywood da kafar dama domin bayan fitowar ta a cikin “Mansoor” ta samu damar fitowa a wasu shiri da dama.
Ko zamu iya cewa wannan matashiyar zata sauya jarumtakar manyan yan wasan masana’antar kamar su Rahama sadau, Nafisa Abdullahi, Halima Atete, Hadiza Gabon da dai sauransu?

Zan Koma Makaranta Kuma Idan Nasamu Miji Zanyi Aure – inji jaruma Maryam Yahaya

Mesut Ozil na shirin kin yadda ya tsawaita yarjejeniyar ci gaba da zama a Arsenal, bayan da dan kwallon ke son komawa Manchester United in ji jaridar Daily Mirror.
Sunday Express ta wallafa cewar Liverpool ta bukaci Barcelona da ta daina matsawa Philippe Coutinho a lokacin da ta yi kokarin sayen dan kwallo, inda Liverpool ta ki sayar da shi.
The Sun kuwa cewa ta yi Manchester City ta damu matuka cewar Paris St-Germain za ta bai wa Arsenal makudan kudi domin ta dauki Alexis Sanchez.
An shaidawa Manchester United ta biya fam miliyan 75 idan tana son daukar dan wasan Lazio, Sergej Milinkovic-Savic, itya ma Manchester City na son sayen dan kwallon in ji Daily Express.
Everton za ta taya dan wasan Arsenal Olivier Giroud a watan Janairun 2018, har ma ta tanadi fam miliyan 40 in ji Daily Mirror.
Daily Mail kuwa ta wallafa cewar ran Arsene Wenger ya baci matuka da ya sayar da Kieran Gibbs ga West Brom, fiye da barin Alex Oxlade-Chamberlain da ya koma Liverpool.
Tura wannan labarin

Tirkashi: ''Ozil na shirin komawa Man United''